Followers
Monday, August 30, 2021
YANZU-YANZU: AKWAI YIWUWAR ASUU ZASU TAFI YAJIN AIKI
Jawabin hakan na fitowa ne daga shafin kungiyara ta ASUU na kafar Facebook inda suka wallafa bayani da yake cewa Gwamnati taki saurarensu, jami'an Gwamnati ma sun dena saurarensu, Bama sa daga wayoyinsu. Sukace ya kamata yan Nigeria sun fada Gwamnati tayi abinda tayi alkawarin yi.
Suka ce "mun sanya hannu a yarjejeniya kuma ko a watan may mun cimma matsaya, amma gashi har yanzu a watan August ba abinda aka aiwatar, yanzu hakan yayi daidai? Mun basu zuwa karshen watan August bayan wannan lokacin zamu fara daukar matakai"
Subscribe to:
Posts (Atom)