Followers

Monday, September 13, 2021

YANZU-YANZU: SAKAMAKON GWAJIN KWAKWALWAR ABDULJABBAR


Idan Za'iya tunawa kimanin kwani goma sha uku da suka wuce ne aka gurfanar da Malamin nan da ake ake zargi da kalaman batanci ga Manzo (S.A.W) wato Mallam Abduljabbar Nasiru Kabara a gaban kotu a karo.

Sai dai yayi zaman Alkali yayiwa malamin tambaya akan tuhume-tuhumen da ake masa, sai dai shehin Malamin yayi gum da bakinsa bai bada amsa ba. Wanda hakan yasanya Alkalin bada umarnin aje a gwada lafiyar kwalkwalwarsa a asibitin lafiya na Dawanau.

Ya zuwa yanzu dai ba'a bayyana sakamakon binciken ba.

No comments:

Post a Comment