Followers

Wednesday, October 13, 2021

YAU ZA'A CI GABA DA SHARI'AR ABDULJABBAR GABA-GADI

A yayin zaman na yau dai ana saran shehin Malamin zai zo da littattafai gaban kotu domin ya kare kanshi, abinda ya kasa yi yayin mukabalar da Gwamnatin Kano ta shirya tsakaninsa da wasu daga cikin malaman Jihar.

Shin kuna Ganin malamin zai iya yin hakan a gaban kotu kuwa?

No comments:

Post a Comment