Yanzu Yanzu: An gano Gwamnan Kaduna El-rufai na dauke da cutar Corona
Shafin kafar Sadarwa na twitter na matar Gwamanan be yabbana haka da yammacin nan, tace tini Gwamnan ya killace kansa duk da cewa be Fara nuna wata alama ta mash cutar ba.
Ta Bukaci Alumma da su yi masa adduar samun lafiya.
No comments:
Post a Comment